Connect with us

Labarai

Gwamnan Bauchi ya ƙara ƙirƙiri sabbin masarautu

Published

on

Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya tabbatar da karin masarautun gargajiya a jihar.

Gwamna Bala ya sanar da hakan ne bayan da kwamitin kirkiro sabbin masarautu ya mika masa rahotonsa, wanda ya yi nazari kan samar da masarautu masu daraja ta biyu guda 13 da masu daraja ta uku guda biyu da kuma karin hakimai 111.

Da ya ke jawabi bayan kammala sanar da tabbatar da karin masarautun, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed ya ce, gwamnatinsa ta yi hakan ne domin bai wa yankuna da dama cin gashin kansu da kuma ba su damar kawo ci gaba ga mutanen su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!