Connect with us

Kaduna

Gwamnan Jahar Kaduna yace Jahar ta ginu ne akan zaman lafiya da tabbatar da adalci.

Published

on

Gwamnan jahar kaduna Malam Uba Sani yace jahar ta ginu ne akan zaman lafiya da tabbatar da adalci a kasar nan dama nahiyar Afrika .

Gwamnan yace yace zaman lafiya jahar  babban misali ne wanda za ayi amfani da shi a dauka kacin fadin kasar nan.

Ya bayyana hakan ne a zagayowar ranar bikin zaman lafiya na duniya  na wannan shekarar  da aka gudanar a jahar.

Gwamnan  wanda Kwamishinan tsaron cikin gida Sule Shu’aibu ya wakilce shi, yace taken taron na bana tunatarwa ce  da daukar matakin gaggawa, don karfafa zaman lafiya a jahar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!