Connect with us

Labarai

Gwamnatin Shugaba Tinubu na shirin ciyo bashin fiye da Tiriliyan 17

Published

on

Gwamnatin Tarayya ta ƙuduri aniyar ciyo bashin Naira sama da Naira tiriliyan 17, domin cike gibi a kasafin kuɗin shekarar 2026, saboda karancin kudaden shiga idan aka kwatanta da bukatun kashe kuɗin da ke cikin kasafin. 

Sabbin bayanan da Ma’aikatar Tsare-Tsaren Tattalin Arziki ta fitar sun nuna cewa gibin kasafi zai tashi zuwa Tirilian 20 da digo 12.

A taron tattaunawa kan batun bashi a da ya gudana a birnin tarayya Abuja, kungiyoyin farar hula sun soki wannan batu, abin da suka kira da yawan ciyo bashin da ba ya samar da cigaba ga al’umma.

Kazalika masanan sun jaddada cewa yawan ciyo bashin  na iya jefa yan Najeriya cikin mummunan yanayi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!