Connect with us

Labarai

Gwamnatin tarayya ta bada umarnin tura dakarun soji don fatatakar yan bindiga

Published

on

Gwamnatin tarayya ta jaddada umarninta ga rundunar soji kan ba za dakaru cikin dazuka tare da domin ci gaba da yin farautar yan ta’adda da suka addabi al’umma musamman a yankunan Arewa.

Karamin ministan tsaro kana tsohon gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ne ya bayyana hakan a wata hira ta musamman da manema labarai.

In da ya ce tuni rundunar sojin Najeriyar suka fara aiwatar da wannan umarni na shugaban kasa Tinubu.

Da ya ke tsokaci kan halin rashin tsaro da jiharsa ta zamfara ke ciki, Matawalle ya zargi gwamanan jihar mai ci Dauda Lawal da kin hada hannu da shi wajen shawo kan matsalar, Bayan da ya ce gwamnan ya tsallakeshi tare da zuwa wurin ministan tsaro kuma tsohon gwaman jigawa Badaru Abubakar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!