Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnatin tarayya ta fara tattaunawar sasanci da Twitter

Published

on

Gwamnatin tarayya ta fara tattaunawa da kamfanin sada zumunta na Twitter akan dakatar da harkokin kamfanin a Najeriya.

Rahoton jaridar The Nation, Ministan yada labarai Alhaji Lai Muhammad dake jagorantar manyan jami’an gwamnatin tarayya na shirin tattaunawa da kamfanin don dawowa cigaba da harkokinsa.

Rahoton ya ce wani babban hadimi na shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya tabbatar wa da jaridar cewa tuni an gama tsara yadda zaman zai gudana tsakanin bangarorin biyu.

A baya dai gwamnatin tarayya ta dakatar da Kamfanin na Twitter, a ranar 4 ga watan Yuli, sakamakon goge kalaman shugaba Buhari, da kamfanin yayi daga shafin sa da suka ce ya sabawa ka’idojin su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!