Connect with us

Kasuwanci

Gwamnatin tarayya ta tabbatar da Rasuwar mutane 13 masu hakar ma’adinai a Zamfara

Published

on

Gwamnatin tarayya, ta tabbatar da Rasuwar mutane 13 daga cikin 15 masu hakar ma’adinai da suka makale a wani rami mai zurfi a kauyen Jabaka da ke kamar hukumar Maru a jihar Zamfara.

 

Hakan na cikin wata Sanarwa da mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai ga Ministan bunkasa harkokin ma’adanai Segun Tomori, ya fitar a birnin tarayya Abuja.

 

Sanarwar ta ruwaito cewa, Ministan bunkasa harkokin ma’adanai Dakta Dele Alake, ya bayar da umarnin tura jami’an ma’adinai da za su jagoranci aikin ceto tare da hadin gwiwar jami’an gwamnatin jihar ta Zamfara.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!