Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Gwamnatin tarayya zata tallata takardun lamuni na kimanin fiye da naira biliyan arba’in da takwas

Published

on

Gwamnatin tarayya za ta tallata takardun lamuni da darajar su ta kai naira biliyan arba’in da takwas da miliyan dari shida sannan ta biya takardun lamunin naira biliyan casa’in da daya a cikin makon nan.

A cewar babban bankin kasa CBN manunfar fitar da takardun lamunin shine domin daidaita hada-hadar tattalin arzikin kasar nan.

Ko a makon jiya ma babban bankin kasa CBN ya sayar da takardun lamunin da darajar sa ya kai  naira biliyan dari uku da hamsin wadanda aka tallata su kuma an gudanar da su ne a matakan hada-hada na takaitaccen zango da kuma matsakaicin zango.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!