Connect with us

Labarai

Hukumar Hisbah a jihar Kano ta kama wasu matasa ‘yan daudu 7

Published

on

Hukumar Hisba ta Jihar kano da ke arewa maso yammacin Najeriya ta cafke wasu ‘yan daudu da suke zama a yankin zoo road da ke karamar hukumar Birni bayan korafe korafen da aka yi ta kawo wa hukumar akan su.

 

Babban kwamandan hukumar Sheikh Mujahideen Aminudeen ne ya bayyana hakan ta cikin wani sakon murya da ya aikowa Freedom Radio.

 

Ya kuma kara da cewa sun kama mutum sama da 7 wadanda kananan yara ne da basu wuce shekara 17 ba da suka fito daga jihohi daban daban.

 

Dakata Mujahideen ya kuma ce za su cigaba da gudanar da bincike domin daukar mataki na gaba, kan wadanda suka kama.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!