Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Hukumar INEC:bata lamunce wa masu sa idanu tattaunawa da kafafan yada labarai ba

Published

on

Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC farfesa Mahmood Yakubu ya ce masu sanya idanun da ta tantance bata lamince musa su tattaunawa da kafafan yada labarai ba.

Farfesa Mahamood  ya kuma yi bayanin cewa a yayin zaben a cibiyoyin ba’a amince da wani jami’in tsaro ya kawo tsaiko wajen bai wa masu sanya idanu yadda zabe yake tafiya ba.

Rahotanin sun bayyana cewar farfesa Mahammod Yakubu ya bayyana hakan ne a yayin taron tantance masu sanya idanu na gida dana waje wanda aka yi a babban birnin taray a Abuja.

Daga nan Freedom Radio ta tattauna da shugaban kungiyar Organisation for civic community Abdlurazak Alkali ta wayar tarho don jin ko hukumar Zabe mai zaman kanta ta kasa INEC na hurmin hana masu sanya idanu tattaunawa da ‘yan jaridu.

Bala Nasir ke nan a tattaunawar sa da ta wayar tarho da Abdulrazak Alkali kan ko hukumar ta INEC na da hurumin hana masu sanya idanu na gida da an ketare su gana da ‘yan jaridu

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!