Connect with us

Labarai

Hukumar NiHSA ta yi gargadin samun ambaliya a wasu jihohin Najeriya

Published

on

Hukumar kula da harkokin ruwa ta ƙasa, NiHSA, ta sanya jihohin Bayelsa, Kogi, Anambra, Delta da wasu jihohi a cikin matakin gargadin gaggawa saboda yiwuwar ambaliyar ruwa a makonni masu zuwa.

A cewar hukumar, rahotonnin yanayi da aka tattara sun nuna cewa yawan ruwan sama da kuma ƙarin ruwa daga manyan koguna na iya haifar da ambaliya a yankunan da ke kusa da kogin Neja da Benue.

Hukumar ta kuma yi kira ga hukumomin agaji, gwamnoni, da mazauna yankunan da su ɗauki matakan kariya tun kafin lamarin ya kai ga asarar rayuka da dukiya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!