Connect with us

Labarai

Hukumar NRC ta ja kunnen jami’anta da ke Sifuri tsakanin Kaduna zuwa Abuja

Published

on

Hukumar kula da sifurin jiragen kasa ta Njeriya NRC, ta buƙaci ma’aikatanta da ke aiki a layin jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna da su bi doka da ƙa’idojin aiki cikin tsanaki, musamman bayan hadarin da ya faru da jirgin a ranar 26 ga Agustan bana.

 

Babban Daraktan hukumar Dakta Kayode Opeifa, ne ya bayyana haka ne a Lagos yayin da ya ke gabatar da sakamakon binciken da aka gudanar kan hatsarin.

 

Ya ce kafin a dawo da jigilar fasinjoji, dukkan ma’aikatan za samu horo na musamman na kwanaki hudu daga ranar Litinin, 22 ga Satumba, domin tabbatar da tsaro da ingancin aikinsu.

 

A cewarsa ba za a fara jigilar fasinjoji ba har sai an tabbatar da komai ya koma daidai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!