Connect with us

Labarai

INEC ta amince da sabbin jam’iyyun siyasa 14 da za su shiga harkokin zaɓe

Published

on

 

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta amince da sabbin jam’iyyun siyasa 14 a ƙasar, da za su shiga harkokin zaɓukan ƙasar.

Cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na X, ta ce ƙungiyoyi 171 ne suka gabatar mata da buƙatunsu na yi musu rajista domin zama jam’iyyu a ƙasar.

INEC ta ce bayan nazari tare da ɗora buƙatun ƙungiyoyin a ma’aunin sashe na 222 na kundin tsarin mulkin ƙasar da sashe na 79 (1,2 da 4) na dokar zaɓe ta 2022 kan ƙa’idar zama jam’iyya.

”Daga ƙarshe ƙungiyoyi 14 ne suka cika ƙa’idar hukumar zaɓen, yayin da sauran ƙungiyoyi 157 suka gaza cika ƙa’idar”, in ji hukumar ta INEC.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!