Connect with us

Ƙetare

Jami’an Ghana sun duƙufa wajen gano musababbin hatsarin jirgin sama

Published

on

Jami’ai a Ghana su na gudanar da bincike domin gano musababbin hatsarin wani jirgin soji mai saukar ungulu da ya yi sanadiyar mutuwar ministan tsaro da na muhalli da wasu mutum shida.

Shugaban Ghana John Mahama ya tabbatar wa iyalan mamatan da al’ummar ƙasar cewa rundunar soji ta ƙaddamar bincike na musamma kan musassabin hatsarin.

Jirgin ya ya yi hatsari ne kan hanyarsa daga Accra zuwa wani taron yaki da hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a garin Obuasi na yankin Yammacin ƙasar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!