Connect with us

Labarai

Jirgin Sojin saman Najeriya ya kama da wuta bayan ya yi mummunan hadari

Published

on

wani jirgin yaƙi na rundunar sojin saman Nijeriya ya yi hatsari a kusa da kauyen Karabonde da ke ƙaramar hukumar Borgu a Jihar Neja, inda matuka biyu suka tsira daga cikin jirgin kafin ya kama da wuta, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito

 

Wani mazaunin yankin ya shaida cewa jirgin ya tashi ne daga sansanin sojin sama na Kainji, kuma al’ummar yankin sun ce abin ya faru ne misalin ƙarfe 4:10 na yammacin jiya Asabar, inda aka ga wutar da ta tashi daga wurin da jirgin ya fāɗi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!