Connect with us

Labarai

Jirginmu mai lamba  C-130 da ke hanyar zuwa Portugal ya yi saukar gagga- Rundunar Soji

Published

on

Rundunar sojin saman kasar  ta bayyana cewa wani jirgin ta mai lamba  C-130 da ke kan hanyar zuwa Portugal ya yi saukar gaggawa ta matakin  kariya a birnin  Bobo-Dioulasso, na  Burkina Faso, bayan ma’aikatan jirgin sun lura da wata matsalar fasaha jim kaɗan bayan tashin sa daga Lagos a ranar 8 ga Disamba 2025.

Mai magana da yawun rundunar  Air Commodore, Ehimen Ejodame ne ya bayyana hakan da ya ce an bi duk ka’idojin tsaro na ƙasa da ƙasa, kuma dukkan ma’aikatan jirgin suna cikin koshin lafiya tare da kyakkyawar karɓa daga hukumomin ƙasar.

Rundunar Sojin saman ta ce shirye-shiryen ci gaba da aikin da aka tsara suna tafiya, ba tare da samun tangarda ba ko kuma matsalar diflomasioyya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!