Connect with us

Labarai

KALANKUWA: Sarakuna da masu ruwa da tsaki sun halarci bikin tunawa da Al’adu da Tarihi a Kano

Published

on

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci taron farfaɗo da tarihi da al’adun Hausawa da ake gudanarwa a Kano, wanda ya samu halartar manyan sarakunan jihar da sauran masu ruwa da tsaki a harkar al’adu da tarihi.

Taron, wanda aka shirya domin tunawa da tsoffin dabi’u da al’adun gargajiya na Hausawa, yana gudana ne a cikin yanayi na girmamawa da ɗimbin jama’a, tare da nune-nunen kayan tarihi, tufafi, da wasannin gargajiya da suka bayyana asalin al’ummar Kano.

Taron bikin KALANKUWAR yana gudana ne a filin bajakoli dake Kano

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!