Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Manyan Labarai

Kalubalen da muke fuskanta yawan dalibai don basu gurban karatu – Bello Dalhatu

Published

on

Hukumar gudanarwa ta kwalejin kimiyyar da fasaha ta Jihar Kano, ta ce babban kalubalen da kwalejin ke fuskanta shi ne yawan daliban da ta ke samu

Shugaban kwalejin kwamrade Bello Dalhatu ne ya bayyana hakan a yau ta cikin ’’shirin Barka da Hantsi’’ na nan tashar Freedom Radio, wanda ya maida hankali wajen inganta gurbin karatu a kwalejin.

A cewar sa, yanzu sun fito da sabon tsari bai wa dalibai gurbin karatu da nufin kawo karshen kalubalen da suke fuskanta na yawan dalibai.

Yana mai cewa, kwalejin ta kuma bullo da sabbabin manufofi domin ganin antantance daliban da suka cancanta a basu gurbin karatu.

Ya kuma yi kira ga daliban da suka samu kansu a kwaleji da su mai da hankali akan karantun su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!