Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Kano:Yan majalisun dokoki sun karbi rantsuwa

Published

on

Majalisar dokokin jihar Kano ta rantsar da sababbin ‘yan majalisar dokokin jihar guda hudu wadanda suka lashe zabukan cike gurbi a baya-bayan nan.

Daraktan kula da harkokin sharia na majalisar, Ahmed Zaharaddin ne ya rantsar da ‘yan majalisun da safiyar yau Talata.

Mambobin majalisar da aka rantsar sun hada da: Muhammed Uba Gurjiya daga yankin karamar hukumar Bunkure da Tasiu Ibrahim Zabainawa  mai waklitar karamar hukumar Munjibir da Kabiru Yusuf Ismail Chinkoso wakilin Mutanen karamar hukumar Madobi da Kuma Magaji Dahiru Zarewa sabon wakili daga karamar hukumar Rogo.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!