Connect with us

Labarai

Kungiyar Kiristoci CAN ta bukaci hadin kai tsakanin addinai

Published

on

Kungiyar mabiya addinin Kirista ta kasa CAN ta bukaci ‘yan Najeriya da su rungumi hadin kai a tsakanin su

 

Ta cikin wani sako da ya aike a jawabinsa yayin  bikin Easter na 2026. Shugaban kungiyar, Daniel Okoh, ya bayyana cewa Easter yana tunatar da mutane cewa duk wahala da ake ciki, akwai yiwuwar samun sauyi a cikin ta.

Kungiyar ta nuna damuwa kan halin da ‘yan kasa ke ciki sakamakon matsalolin tattalin arziki da rashin tsaro, wanda ya janyo damuwa.

 

Kazalika kungiyar ta bukaci shugabanni a dukkan matakai su nuna jagoranci mai ma’ana ta hanyar aiki a zahiri, tausayi, da kokarin inganta rayuwar jama’a.

Ta kuma jadda muhimmanci na hadin kai tsakanin addinai a kasar da samar da zaman lafiya mai dorewa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!