Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

COVID-19: Kusan mutane dubu 4 sun mutu a kwana daya a kasar Indiya

Published

on

Akalla mutane dubu uku da dari bakwai da tamanin ne suka mutu a kasar Indiya a jiya talata sakamakon cutar corona.

 

Wannan adadi dai shine mafi yawa da kasar ta Indiya ta fuskanta tun bayan bullar cutar covid-19 a kasar

 

Ya zuwa yanzu dai sabbin wadanda suka kamu da cutar sun kai dubu dari uku da tamanin da biyu.

 

Sai dai masana harkokin lafiya a kasar sun yi hasashen cewa adadin wadanda suka rasa rayukansu ya fi yadda gwamnati ke sanarwa domin kuwa akwai wasu da dama da cutar ta hallaka wadanda ba a dau alkalumansu ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!