Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

 Da dumi- dumi : Gobara ta kama hukumar tattara haraji a jihar Katsina

Published

on

Gobara ta kama sabon ofishin hukumar tattara kudaden haraji ta kasa a jihar Katsina yanzu nan.

Wasu ganau da suka nemi a saka sunan su sun bayyana cewar, ginin wanda yake kallo filin wasa na Muhammadu Dikko ya kama da wuta ne da misalign karfe 12 da miniti 9.

A cewar su an hange jami’an kashe gobara na kokarin kwantar da gobarar.

Labarai masu alaka :

Yanzu-yanzu: Gobara ta tashi a wani gini dake Abuja

A Yanzu -Yanzu : gobara ta tashi a Ofishin akanta na kasa

Gobara ta lalata dukiyoyi masu yawa a Kano

Muna dauke da cikekken labarin nan gaba kadan.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!