Connect with us

Kaduna

Ma’aikatar aikin gona ta tarayya ta bukaci manoma a kasar nan su rungumi sabbin dabarun noman zamani.

Published

on

Ma’aikatar aikin gona ta tarayya ta bukaci manoma a kasar nan su rungumi sabbin dabarun noman zamani domin bunkasa samar da abinci a kasar nan.

Ministan aikin gona Abubakar Kyari ne ya nuna bukatar hakan a wajan taron nunawa manoma alfanun amfani da sabbin dabarun aikin gona da kuma irin zamani wanda kamfanin Jimsan ya shirya anan Kaduna, kamar yadda wakilinmu Abba Mika’ilu Dandami ya ruwaito.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!