Connect with us

Labaran Kano

Ma’aikatar Shari’a ta Kano ta musanta rahoton sakin Alasan Ado Doguwa

Published

on

Ma’aikatar Shari’a ta jihar Kano, ta musanta rahoton cewa Kwamishinan Shari’a yana shirin yin amfani da damar da yake da ita wajen sakin Alhassan Ado Doguwa.

Mai gabatar da ƙara a Shari’ar kuma Lauyan Gwamnati Barista Lamiɗo Abba Soron Ɗinki ne ya musanta batun a zantawarsa da Freedom Radio.

Lauyan ya ce, za a tabbatar da cewa an yi adalci a shari’ar kamar yadda ake yi wa duk wanda ake zargi da aikata kowanne irin laifi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!