Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Magoya bayan Manchester United na fatan a sallami mai horar da kungiyar kafin wasan Tottenharm

Published

on

Wasu magoya bayan kungiyar kwallon kafa na Manchester United sun ce suna fatan hukumar gudanarwar kungiyar za ta Kori mai horar da ita Ole Gunnar Solskjær sakamakon rashin a bin a zo a gani a ƙungiyar ke yi.

A baya bayannan dai Manchester United ta yi rashin nasara a hannun Liverpool da ci 5-0 a filin wasanta na Oldtrafrod.

A cewar su kafin wasanni 2 masu zafi da kungiyar za ta kara nan gaba da Tottenham da kuma kungiyar Manchester city ya kamata a sallameshi.

A na ganin cewa mai horos da Manchester United bazai iya tsallake wasannin da zai fafata ba da kungiyoyin guda biyun ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!