Connect with us

Kaduna

Mai martaba Sarkin Zazzau ya yi kira ga al’ummar masarautar da su ci gaba da gudanar da addu’o’i

Published

on

Mai martaba Sarkin Zazzau, Malam Ahmad Nuhu Bamalli, ya yi kira ga al’ummar masarautar Zazzau da su ci gaba da gudanar da addu’o’i domin samun zaman lafiya mai dorewa.

Sarkin ya bayyana hakan ne a wajen taron Mauludi na makarantun islamiyyu, wanda aka saba  gudanarwa a kowace shekara, Kamar yadda wakilinmu Hassan Ibrahim ya ruwaito.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!