Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Majalisar dokokin jihar Katsina ta janye dokar karin wa’adin shekarun ritaya

Published

on

Majalisar dokokin Jihar Katsina ta janye dokar nan da ta zartar ta karin wa’adin shekarun aiki kafin ritaya ga ma’aikatan majalisar daga shekaru 60 zuwa 65.

Haka zalika majalisar karkashin jagorancin shugabanta, Alhaji Tasi’u Maigari ta janye kudurinta na shekarun aikin daga shekaru 35 zuwa 40.

Matakin ya biyo bayan karbar rahoto na musamman kan shawarwarin gwamnan Jihar Aminu Bello Masari ya bayar game da kudurin gyaran dokar majalisar na shekarar 2021.

A baya dai majalisar dokokin Jihar Katsina ta amince da kara wa’adin shekarun aiki daga shekaru 30 zuwa 35, da kuma shekarun haihuwa kafin ritaya daga shekaru 60 zuwa 65.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!