Connect with us

Labarai

Majalisar dokokin Rivers ta buƙaci gwamna Fubara ya gabatar da kasafi da sunayen sabbin kwamishinoni

Published

on

Majalisar dokokin jihar Rivers ta buƙaci gwamnan jihar Similanayi Fubara ya aike mata da sunayen mutanen da yake son naɗawa a muƙamn kwamishinoni domin ta amince da su.

 

Ƴan majalisar ƙarƙashin jagorancin shugabanta Martin Amaewhule, sun bayyana hakan ne a lokacin da suka koma aiki daga dakatarwar wata shida da shugaba Tinubu ya yi musu bayan sanya dokar ta-ɓaci a jihar cikin watan Maris.

 

Rahotonni daga jihar sun nuna cewa, ya zuwa yanzu gwamnan jihar da kuma mataimakiyarsa ba su shiga ofishinsu ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!