Connect with us

Labarai

Mamakon ruwa da yin gine-gine a kan magunai ne ya janyo ambaliyar Maiduguri- NEMA

Published

on

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeiya NEMA, ta ce mamakon ruwan sama da kuma yin gine-gine a kan magunan ruwa ne ya janyo ambaliyar da ta afku a birnin Maiduguri a bayabayan nan.

 

A jiya Laraba ne aka samu rahotonni ambaliya a wasu unguwannin birnin na Maiduguri da ke jihar Borno a yankin ƙaramar hukumar Jere sakamakon ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka shafe tsawo sa’o’i uku ana tafkawa.

 

Ta cikin wata sanarwa da shugabar hukumar ta NEMA, Zubaida Umar ta wallafa a shafinta na Facebook ta danganta ambaliyar da rashin bin tsarin gine-gine.

 

Hukumar ta NEMA ta kuma ce, jami’anta tare da haɗin gwiwar sauran hukumomi sun taimaka wajen ceto mutanen da ambaliyar ta rutsa da su tare da rage illar da ta haifar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!