Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ruwan sama ya yi sanadiyar rasuwar wasu iyalai a Abuja – NEMA

Published

on

Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA ta tabbatar da mutuwar wata mata tare da ‘ya’yanta guda hudu a yankin birnin tarayya Abuja sakamakon mamakon ruwan sama da aka yi a ranar asabar da ta gabata.

A cewar hukumar ta NEMA matar da ‘yayanta hudu sun rasu ne bayan ambaliyar ruwa da ya shafe gidan su da ke Gwagwalada.

Hukumar ta NEMA ta ce ambaliyar ruwa ta abkune sakamakon cushewa da magudanan ruwan yankin su ka yi wanda hakan ya sanya ruwa shiga gidajen jama’a.

Shugaban hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa AVM Muhammadu Mohammed ne ya bayyana haka, bayan da jami’an hukumar suka kai wata ziyarar yankunan da ambaliyar ruwa ta shafa.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!