Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Matasa su yi riƙo da sana’o’in hannu – Falakin Shinkafi

Published

on

An yaye ɗalibai 50 da suka koyi sana’o’in dogaro da kai a ƙaramar hukumar birni.

Falakin Shinkafi Ambasada Yunusa Hamza ne ya ɗauki nauyin koyar da matasan kan dabarun kasuwanci ta intanet.

An gabatar da taron ne a makarantar sakandire ta Rimi City da ke unguwar Yakasai.

A yayin taron Ambasada Hamza ya yi kira ga matasan kan su yi amfani da abin da suka koya.

Ya ce, a yanzu sana’o’in dogaro da kai su ne mafita ga matasa la’akari da matsalar rashin aikin yi da ta ta’azzara.

Labarai masu alaka:

An naɗa Ambasada Yunusa Hamza a matsayin Falakin Shinkafi

Hukuncin kisa ne ya fi dacewa ga masu yin ɓatanci – Amb. YY Hamza

Wasu cikin waɗanda suka amfana sun yi godiya tare da nuna farin cikinsu.

Taron ya samu halartar mutane da dama da suka haɗar da shugabannin al’umma da ƙungiyoyi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!