Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Motsa Jiki: Matasa na kwaikwayar Malam Pantami

Published

on

Ministan Sadarwa na ƙasa Isa Ali Pantami, ke nan yake nuna wa ma’aikatan da ke ƙarƙashin ma’aikatar da yake jagoranta yadda za su motsa jiki a wani taron aiki da suka fara a ranar Litinin.

 

Sai dai matasa na ci gaba da kwaikwayar ministan tare da ɗora hotunan a kafafen sada zumunta.

Ku kalli wasu daga ciki a ƙasa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!