Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

NEMA:ta bayyana cewa baraguzan gini a Jihar Legas ya kashe mutum biyu

Published

on

Rahottani daga jihar Lagos na nuni da cewa akalla yara biyu ne suka rasa rayukansu a wani gini da ya rufta a titin Ajao a unguwar Ikorodu a jihar.

Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Kasa NEMA ta ce ‘lamarin ya faru ne da safiyar jiya Asabar’.

Hukumar ta Kuma ce ba a samu kai agajin gaggawa ba a kan lokaci don ceto rayukan yaran.

Gidan talabijin nan Channels ya ruwaito cewa, ‘Hukumar kula da gine-gine ta jihar Legas ta ziyarci wurin da lamarin ya faru domin tantance lamarin’.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!