Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Niger- Matasa sun yi zanga-zanga dangane da lalatattun tituna a Minna

Published

on

A safiyar yau ne wasu matasa suka gudanar da zanga-zanga akan titi Minna –Suleja a jihar Nija dangane da yanayin titinunasu suka shiga

Matasan sun kalubalence gwamnatain tarayya na nuna halin ko in kula dangane da yanyain titunan nasu.

Masu zanga-zangar dai sun yi kira ga shugaba Buhari ne da lokaci yayi da zai kawo musu agaji.

Rahotanni sun bayyana cewar, masu zanga-zangar sun bayyana cewar titin Minna-suleja titine da ya hade yankin arewa maso yammancin kasar nan.

 

Zanga-zangar dai ta tsayar da zirga-zirgar ababan hawa akan titin .

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!