Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ba ya tsoron amfani da na’urar tantance masu kada kuri’a wato (Card reader) a yayin babban...
Fadar shugaban kasa ta musanta zargin cin hanci da ake yiwa shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa Abba Kyari, tana mai zargin cewa, fusatattun ‘yan siyasa ne...
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa ta samu nasarar kashe mayakan Boko haram guda goma sha hudu wadanda suka sace wata motar bus dauke da fasinjoji...
Majalisar karamar hukumar Ringim da ke jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane bakwai sakamakon mummunar ambaliyar ruwa da ya rutsa da su, yayinda gidaje sama...
Hukumar yaki da masu yiwa arzikin kasa ta’annati EFCC ta ce ‘yan siyasa da ke sauya sheka daga jam’iyyar su zuwa wata, ba shi ne zai...
Hadaddiyar kungiyar malaman manyan makarantu ta jihar Plateau JUPTI ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani saboda rashin biyan albashin malamai na watanni biyar. Rahotanni...
Babban bankin kasa CBN ya ce ya yanke shawarar hukunta kamfanin sadarwa na MTN da kuma wasu bankunan kasuwancin kasar nan hudu sakamako saba ka’idar fitar...
Cibiyar da ke kula da ayyukan yan majalisu CISLAC ta bayyana damuwar ta kan yawan karuwar kama yan jarida da jami’an sashen kula da manyan laifuka...
Mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga sarakunan kofofin Kano, da su himmatu wajen ganin an samar da zaman lafiya da kare...
Hukumar kula da kafafen yada labarai ta Najeriya NBC ta ce, zata rufe gidajen rediyo da talabijin da hukumar ke bin su bashin kudaden sabunta lasisi....