

Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da rabon kayan abinci ga jami’an tsaro da suke aiki a jihar. Gwamnatin ta kuma ce, za ta ci gaba da...
Hukumar Tace Fina-finai ta Kano ta dakatar da Jarumi Abdul Saheer da aka fi sani da Malam Ali Kwana Casa’in daga Fina-finan Hausa har tsahon Shekaru...
Shugaban kasuwar ƙofar Wambai Alhaji Nasihu Ahmad Garba (Wali Ɗan China) ya ce zai bi duk wata hanya wajen ganin ya zamanantar da harkar kasuwancin kasuwar...
Mai bai wa shugaban Kasar Nijeriya shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya ce ansamar da ingantaccen tsaro ga jihohin Kogi, Beyalsa da kuma Imo a...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya gargadi mahukuntan jami’o’in gwamnati da su guji kara kudin makaranta ba bisa ka’ida ba. Shugaban ya bayyana hakan ne yayin...
Mai martaba Sarkin Gaya, a Jihar Kano, Alhaji Dakta Aliyu Ibrahim ya ja kunnen Hakimai da Dagatai da masu unguwanni na masarautar da su kara sanya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano tace ba zata saurarawa duk wanda ta samu da haura gidan mutane ko fasa shaguna ba a lokacin sanyi. Mai magana...
Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya amince da nadin sabon shugaban hukumar yaki da rashawa da kuma shugaban hukumar kula da al’amurorin kananan hukumomin jihar. Ta...
Tsohon gwamnan babban bankin Nijeriya CBN, Mista Godwin Emefiele, ya isa gidansa da ke birnin tarayya Abuja, bayan da wata babbar kotun Abuja ta bayar da...
Dakarun Soji da ke gudanar da sumamen tabbatar da tsaro na Operation Save Haven sun sake kama mutane 19 da suke zargin cewa, yan bindiga ne...