Mazauna Unguwar Hotoro Ramin Kwalabe a Kano, sun bukaci hukumar kwashe shara da ta kai musu dauki bisa wata tarin shara da mutane ke tarawa a...
An soke jawabin da aka shirya shugaban ƙasa zai yi a safiyar yau kai tsaye gaban kafafen yaɗa labarai a wani bangare na ranar dimukradiyya. ...
Akalla mutane bakwai ne suka rasu bayan wani Bam, ya tarwatse a ƙauyen Gwabro da ke Ƙaramar Hukumar Tangaza a Jihar Sakkwato. Lamarin dai ya faru...
Hukumar kare haƙƙin Dan-adam ta Najeriya ta ce adadin mutum ɗari biyar da saba’in (570) aka kashe a watan Afrilun bana. Hukumar, ta bayyana hakan...
Mutane shida ne suka rasu a jihar Filato ciki har da mace guda a hare-hare daban-daban da suka auku a yankunan Bassa da Mangu. Har...
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci, ta buƙaci shugaba Bola Tinubu ya bai wa ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike umarnin janye barazanar da...
Ƴan sanda a jihar Kaduna sun ce sun kama mutum 27 waɗanda ake zargi da aikata laifuka daba-daban. Wata sanarwar da mai magana da yawun...
Majalisar wakilan Najeiya, ta ce, ba ta goyon bayan yadda ake rarraba wutar lanatarki a tsakanin ga mutane da kuma kamfanoni. Dan majalisar wakilai mai...
Gwamnatin jihar Taraba, ta raba tallafi ga mutanen yankunan da rikicin manoma da makiyaya ya shafa a Karamar Hukumar Karim Lamido, domin farfaɗo da rayuwar jama’a...
Ministan kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki, Atiku Bagudu, ya ce gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta aiwatar da sauye-sauye masu karfi da suka sanya tattalin arzikin...