Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa za ta duba hanyoyin inganta mutanen da iftila’i rayuwa ya kaisu gidan gyaran hali daban-daban a jihar....
Hukumar yin katin dan kasa NIMS ta ce za ta yiwa daliban makarantun Furamare dana sakandare katin Dankasa kyauta. Hakan na cikin wata ziyara da jami’in...
Rundunar Yan sandan Jihar Kano ta tabbatar da kama masu aikata laifuka 78 daga ranar 23 ga watan Afrilun da ya gabata zuwa yau 9 ga...
Yau Juma’a ne ake sa ran jirgin farko na maniyatan aikin hajjin bana na ƙasar nan zai tashi zuwa ƙasar Saudiyya. Hukumar alhazan ƙasar NAHCON ta...
Gwamnati jihar Kano zata kashe fiye da biliyan Goma sha daya wajen magance zaizayar kasa da samar da titi a yankin Gayawa, Bulbula da wasu gurare...
Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote dake garin Wudil, ta ce nan bada jimawa ba za ta bude sashin koyar da fasahar harhada magunguna da...
Hukumar jin dadin alhazai ta kasa NAHCON, ta ce, jirgin farko na maniyyatan bana zai tashi ne daga birnin owerri na jihar Imo. Hakan na cikin...
Shugabannin kafafen yada labarai na Radio da Talabijin a nan Kano, sun dauki matakin dakatar da yin shirye-shiryen siyasa kai tsaye domin dakile kalaman batanci da...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da biyan diyya ga al’ummomin da aikin titin Kabuga zuwa Dayi ya shafa wanda gwamnatin tarayya ke gudanarwa. Al’ummomin da...
Kotun Majistiri mai lamba 2 da ke Gyadi-gyadi a Kano karkashin jagorancin mai shari’a Auwal Yusuf, ta yanke wa wasu masu gadi hukuncin zaman gidan gyaran...