Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ‘yan kwangilar da ke jan kafa wajen gudanar da ayyukan da ta basu, kan su tabbatar sun kammala a kan lokaci....
Kungiyar daliban Kwalejojin kimiyya da fasaha watau Polytechnic na Najeriya sun bai wa hukumar da ke lura da bayar da lamunin Ilimi wa’adin kwanaki biyar kan...
Gwanatin jihar Kano, ta ce, tsarinta na kawar da rashin aikin yi a tsakanin matasa ya yi nisa, duba da cewa duk shekara ana yaye matasa...
Asusun tallafa wa kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ya ce, Najeriya ce kasar da ta fi kowacce yawan yara masu fama da cutar karancin...
Ministan ilimin na Najeriya Dakta Tunji Alausa, ya bayyana cewa, hana satar amsa ne ya janyo faduwar dalibai a jarawabar shiga manyan makarantun gaba da sakandire...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta hana masu manyan motocin dakon kayan abinci tsayawa akan titin kasuwar Dawanau biyo saboda yadda suke haddasa cunkoso tare...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce, za ta tabbatar da cewa, ta mayar da dukkan asibitocin faɗin jihar zuwa yin aiki na tsawon sa’o’i 24. Kwamishina lafiya...
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawan Dare da takwaransa na Benue Hyacinth Alia, sun ce ba za su amsa gayyatar da Kwamitin karɓar ƙorafe-ƙorafe na Majalisar Wakilai...
Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa, ta kama wani matashi mai shekaru 26 da take zarginsa da hallaka mahaifinsa ta hanyar sassarashi da makami. Jami’in hulda da...
Hukumar kula da harkokin yanayi ta Najeriya NiMet, ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama hade da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga...