

Hukumar hana fasa kauri ta kasa ta kama kunshi 22 na hodar iblis mai nauyin kilo 25 da darajarta ta kai Naira biliyan daya. Shugaban hukumar,...
Wani Farfesa a fannin Tsaro da Dabarun Yaƙi a Cibiyar Koyon Aikin Soja ta Najeriya da ke Kaduna, Nigerian Defence Academy, Farfesa Abiodun Oluwadare, ya bayyana...
Hukumar Zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta gabatar da kasafin kudin sama da Naira biliyan dari takwas da saba’in da uku da miliyan dari...
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima, ya isa birnin Addisa-baba na ƙasar Ethiopia domin wakiltar Shugaba kasa Bola Tinubu a taron shugabannin ƙasashe kungiyar tarraya Afirka AU...
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta jihar Kano, ta tantance lafiya tare da yi wa maniyyata kimanin 1,253 riga-kafi domin shirye-shiryen aikin Hajjin bana. Hukumar ta bayyana...
Gwamnatin Jihar Kano ta musanta labarin da ke yawo a kafafen sada zumunta wanda Alhaji Buba Galadima ya yada, cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rubuta...
Shugaban Kungiyar gamayyar Manoma ta Najeriya AFAN Alhaji Muhammad Magaji Gettado, ya ce, matakin da gwamnatin tarayya ke shirin dauka na tallafawa manoman rani da na...
Dakarun Rundunar sojin Najeriya, sun hallaka yan ta’adda 16 tare da kwato mutune 11 da aka sace a yankin arewa maso gabashin kasar nan Dakarun sun...
Ministan ayyuka na kasa injiniya David Umahi ya ce a shirye yake ya ajiye aikinsa idan aka tabbatar cewa aikin hanyar Abuja Kaduna Kano ba’a yi...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya zaɓi Amb. Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon shugaban hukumar alhazai ta ƙasa (NAHCON). Wata sanarwa da ta fito daga mai...