

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa na garkuwa da sama da mutane 160 a wasu coci-coci da ke ƙauyen Kurmin Wali a...
Wata gobara da ta tashi a tsohuwar kasuwar jihar Sokoto, da ake zargin ta samo asali sanadiyyar wutar lantarki, ta ƙone shaguna da dama. Rahotonni...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tunibu yayi kakkasur suka kan kisan gillar da aka yiwa wata matar aure mai suna Fatima Abubakar da yayanta shida a unguwar...
Akalla Mutane 39 sun rasa ransu sannan wasu da dama sun jikkata bayan wasu jiragen ƙasa biyu sun yi taho mu gama da juna a kudancin...
Hukumar kare haƙƙin bil-adama ta Najeriya NHRC, ta ce, tsakanin watan Janairu zuwa Satumba na shekarar da ta gabata, an sami aukuwar sace-sacen jama’a kusan 2000,...
Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya shawarci gwamnatin jihar Kano kan ta yi duk mai yiyuwa wajen ganin an zartar da hukunci...
Rundunar ’Yansanda ta jihar Kano ta kama mutane uku da ake zargi da hannu a kisan gillar wata uwa da ’ya’yanta shida da aka yi a...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya dawo Najeriya bayan halartar taron Abu Dhabi Sustainability Week na shekarar 2026, wanda aka gudanar a birnin Abu Dhabi na...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya isa birnin Conakry na ƙasar Guinea, domin wakiltar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a rantsar da sabon Shugaban ƙasar, Mamady Doumbouya....
Ministan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya gargadi gwamnatocin jihohi da su dakatar da duk wata tattaunawa ko yarjejeniyar sulhu da ‘yan bindiga, yana...