

Hukumar tsaro ta DSS, ta ƙara tsaurara matakan tsaro ga ‘yan takarar shugaban ƙasa da mataimakansu, gabanin babban zaɓen shekarar 2027. Rahotanni sun bayyana cewa matakin...
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta ce za ta ci gaba da haɗa kai da sauran hukumomin tsaro da kuma al’umma, domin tabbatar da zaman lafiya...
Gwamnatin Jihar Kano ta kafa wani kwamiti na musamman domin bincike da dakile cutar mashako wato “Diphtheria”, bayan rahotannin bullar cutar a wasu kananan hukumomin jihar....
Rundunar ’yan sandan jihar Jigawa ta ce ta kama mutane goma sha bakwai da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a sassan jihar. Laifukan sun hada...
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta yi bayani kan harbe-harben da aka kwashe tsawon dare ana ji har zuwa wayeywar garin Asabar a Yamai, babban birnin kasar inda...
Cibiyar Daƙile Yaɗuwar Cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta ce sama da mutane 10,000 ne aka tabbatar sun kamu da cutar mashaƙo a 2026. Darakta-Janar na NCDC,...
Fadar Shugaban Ƙasa ta yi watsi da alkawarin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, na sake buɗe iyakokin Najeriya idan ya lashe zaɓen 2027. Mai ba...
A yau ne Mai Martaba Sarkin Kano, Khalifa Muhammadu Sanusi na biyu zai gudanar da hawan sallar gani a cikin birnin Kano wanda zai kasance karo...
Rundunar ’yan sandan kasar nan ta gabatar da wasu mutane huɗu, ciki har da likitocin ƙoda biyu, bisa zargin hannu a wata ƙungiyar safarar mutane da...
Hukumar Shige da Fice ta Amurka, ICE, ta fitar da sabbin sunayen ƴan Najeriya 10 da take shirin kora daga ƙasar bisa zargin aikata laifuka. An...