

Ƙungiyar Malaman jami’o’i ta kasa ASUU reshen Jami’ar Jihar Gombe, ta bai wa gwamnatin jihar wa’adin kwanaki 14 kan ta biya buƙatunta ko kuma ta tsunduma...
Gwamnatin Tarayya, ta ce, za ta gyara wuraren kiwon dabbobi guda 417 tare da samar da matsugunan kiwon dabbobi na zamani a yankuna shida da ake...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce, ta ceto mutane tara da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a kan hanyar Ajaokuta zuwa Itobe a jihar...
Hukumar Kula da hasashen Yanayi ta kasa NiMet, ta yi gargadin yiwuwar samun ambaliyar ruwa a wasu jihohi 13 tsakanin ranakun 11 zuwa 20 ga watan...
Tsohon Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, ya yi kira ga jam’iyyun siyasa da bangaren shari’a da su sauke nauyin da ke kansu wajen kare dimokuraɗiyya a Afirka....
Manyan jam’iyyun adawar Najeriya na shirin haɗa ƙarfi domin tunkarar shugaba Bola Ahmed Tinubu da jam’iyyar APC a zaɓen shugaban ƙasa na 2027. Ƙungiyar G-100...
Cutar Ebola ta kashe mutane 2,011 a Jamhuriyar Dimokuradiyyar Kongo, yayin da adadin wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar ya kai 4,381. Hukumomin lafiya sun...
Gwamnatin Jihar Taraba ta musanta rahotannin da ke yawa cewa bashin jihar ya kai naira tiriliyan Daya da biliyan dari biyu. Kwamishiniyar Kuɗi ta jihar, Dakta...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ce za ta fara rabon kayan haihuwa kyauta ga mata masu haihuwa a asibitocin gwamnati, domin rage mace-macen mata da jarirai. Kwamishinan...
Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta kammala aikin babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna da Kano nan da watan Nuwamba bana. Ministan Ayyuka, Sanata Dave Umahi, ne...