

Hukumar yaƙi da fataucin bil-adama ta ƙasa NAPTIP ta ce daga watan Janairu zuwa na Oktoba na shekarar 2021 ta samu nasarar ceto ƙananan yara sama...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai tafi birnin Glasgow na ƙasar Scotland. Buhari zai halarci taro karo 26 wanda majalisar ɗinkin duniya ta shirya kan batun sauyin...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Arteta ya ce ba ya sha’awar horar da Barcelona. Wanda tuni rahotanni suka bayyana ya na cikin...
Tsohon kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Wayne Rooney ya zargi ‘yan wasan kungiyar da rashin samun nasarar ta. Yace dole sai sun dage...
A wasan karshe na gasar cin kofin Mariri Cola Nut Market, da ake kira da Chairman Cup, wasan da aka buga tsakanin kungiyar kwallon kafar Layin...
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta ƙasa NECO ta sanar da cewa ta fitar da sakamakon jarrabawar ɗaliban shekarar 2021. Shugaban hukumar Farfesa Dantali Wushishi ne...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dawo gida daga ziyarar kwanaki biyar da ya kai ƙasar Saudiyya. Rahotanni sun bayyana cewa, shugaba Buhari ya taso daga filin...
Hukumar kula da makarantun islamiyya da na tsangaya a jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su riƙa talafawa makarantun. Hukumar ta buƙaci hakan musamman...