

Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa NARD ta janye yajin aikin da ta shafe sama da watanni biyu tana yi. Ƙungiyar ta kuma ce a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar kama mutane 21 da ake zargin ‘yan-bindiga ne tare da ‘yan liken asiri 48 a watan Satumbar da...
Kamfanin Man Fetur na Kasa NNPC ya bukaci jama’a su yi watsi da labaran da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa kamfanin yana daukar ma’aikata....
Shugaban kamfanin tsara wasanni na ƙasa ya ce za a fara gasar zabga Mari a Najeriya. Masu shirya sabuwar gasar da za a fara a karon...
Zakarun gasar La Ligar kasar Spain ta shekarar 2020/2021 Athletico Madrid sunyi nasarar doke Barcelona da ci 2-0 a wasan da aka gudanar yau Asabar 02...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a ranar Litinin zai tashi zuwa birnin Addis Ababa don halartar bikin rantsar da Firaministan Habasha Abiy Ahmed. Wannan na cikin wata...
Tsohon dan wasan kasar Brazil Pele ya koma gida bayan da aka sallameshi daga asibiti sakamakon jinya da ya sha. Mai shekaru 80 ya kasance a...
Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Ahmed Musa ya tallafa an zura kwallo a wasan da kungiyarsa ta Fatih Karagumruk ta samu nasara...
A Ci gaba da gasar cin kofin Mariri Cola Nut Market, da ake kira da Chairman Cup, wasan da aka buga a ranar Juma’a 1 ga...
Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da cewa ta dawo da harkokin sadarwa a Gusau babban birnin jihar a ranar Juma’a 1 ga watan Oktoba. Mai magana...