

Hukumomin majalisun kasar nan sun baza jami’an tsaro a sassan majalisun biyo bayan kudirin ma’aikatan majalisun na gudanar da zanga-zanga. Zanga-zangar wadda ma’aikatan majalisun za su...
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da ranar uku ga watan Oktoba a matsayin ranar da makarantun gwamnati da masu zaman kan su za su koma karatu...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta inganta gidan adana namun daji na jihar domin ƙara samun baƙi masu shigowa daga sassa daban-daban. Kwamishinan ma’aikatar al’adu...
Bayan fama da jinyar raunin da ya yi, dan wasan tsakiya na kasar Jamus da kungiyar Real Madrid Toni Kroos, ya warware daga jinyar raunin da...
Kungiyar kwallon kwando ta Najeriya D’Tigress ta doke kasar Mali da ci 70 da 59 a ranar Lahadi 26 ga watan Satumbar 2021. Nasarar da kungiyar...
Gwamnatin tarayya ta ce, yan Najeriya sama da dubu dari uku da talatin ne ke zaune a kasashen da ke makwabtaka da kasar nan sakamakon ayyukan...