

Ta wagar ‘yan wasan Nigeria ta Kurket ta sauka a kasar Botswana domin buga wasan share fagen gasar kwallon kurket ta Duniya. Jim kadan bayan saukar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta dakatar da zirga-zirgar baburan hawa a kananan hukumomin jihar 27, sakamakon matsalolin rashin tsaro da ake fuskanta. Hakan nazuwa lokacin da shugaban...
Rundunar ‘yan sanda Jihar Jigawa ta cafke wani magidanci da ake zargi da sanadiyyar mutuwar matarsa. Mai magana da yawun rundunar ASP Lawan Shisu ne ya...
Fadar shugaban ƙasa ta ce, akwai yiwuwa sake sauke wasu ministoci nan ba da dadewa ba. Mai magana da yawun shugaban kasa Femi Adesina ne ya...
Kasar masar ta bayyana tsohon mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real-Madrid Carlos Queiroz a matsayin mai horar da ‘yan wasan kasar. Hakan...
Tsohon Dan wasan Manchester united da ya dawo kungiyar a yanzu Cristiano Ronaldo, ya nuna farin cikin sa na ganin shi a cikin ‘yan wasan kungiyar....