

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta bukaci gwamnatin tarayya da ta ƙara ƙokari wajen magance matsalar tsaro da ke sake ta’azzara a jihar. Majalisar ta buƙaci hakan...
Gwamnatin tarayya ta ce, ta kammala shirin ta na samar da cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko na zamani a jihohin ƙasar 36. Ministan lafiya...
Gwamnatin jihar Lagos ta sanar da takaita zirgar-zirga a kusa da babban filin wasan jihar da Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles za ta buga...
Kungiyar Malaman Jami’oin kasar nan ASUU ta ce kwanaki biyu da karewar wa’adin data bawa gwamnatin tarayya na tafiya yajin aikin data kuduriyi, idan bata biya...
Gwamnatin jihar Kaduna ta haramta shigowa ko fitar da dabbobi daga jihar zuwa wasu jihohin dake kasar nan. Hakan na cikin wata sanarwa da kwamishinan al’amuran...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta kubutar da dalibai 5 daga cikin 73 da ‘yan bindiga su ka yi garkuwa da su, na makarantar Sakandaren Kaya...
Majalisar dattawa ta ce ta fara yunkurin samar da dokar da za ta bada damar fitar da kudaden da za’a siyawa jami’an sojin ruwan kasar nan...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta tabbatar da cewar tsohon dan wasan ta da ya dawo kungiyar Cristiano Ronaldo ne zai ci gaba da saka...
Fadar shugaban ƙasa ta ce, kafin shugaba Buhari ya sauke ministocin sa biyu sai da yayi la’akari da yadda ƙasar ke fuskantar ƙarancin abinci da kuma...
Majalisar dokokin jihar Katsina ta zargi gwamnatin tarayya da gazawa wajen cika alƙawarin da ta ɗaukarwa ƴan Najeriya na magance musu matsalolin su. Dan majalisa mai...