

Maimartaba Sarkin Bauchi Dr. Lirawanu Sulaiman Adamu ya yi kira ga masu hannu da shuni da su tallafawa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar. Sarkin...
A daren jiya Lahadi ne, gidauniyar Ganduje Foundation ta jagoranci bada kalmar shahada ga wasu maguzawa kamar yadda ta saba. Yayin da yake jawabi ga sabbin...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Kano, ta ce bita da ƙulli ya sanya hukumar EFCC ta kai sumame asibitin tsohon Gwamna Kwankwaso. Sakataren yaɗa labaran jam’iyyar Bashir...
Karin daliban makarantar Bathel Baptist 15 a Jihar Kaduna da masu garkuwa da mutane suka sace, sun shaki iskar yanci. Rundunar yan sandan jihar ta tabbatar...
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da mutuwar mutane 9 tare da jikkatar mutum guda, sakamakon harin da “yan bindiga suka kai a kauyen Ungwan...
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya yi watsi da bukatar gamayyar kungiyoyin kare martabar Arewa ta CNG na ya sauka daga mukamin sa. Gamayyar kungiyoyin...
Ƙungiyar Kano Pillars ta raba gari da mai horarwarta Ibrahim Musa Jugunu. Jami’in yaɗa labaran ƙungiyar Lirwanu Idris Malikawa Garu ne ya sanar da hakan a...
Ƙungiyar Kano Pillars ta raba gari da mai horarwarta Ibrahim Musa Jugunu. Jami’in yaɗa labaran ƙungiyar Lirwanu Idris Malikawa Garu ne ya sanar da hakan a...
Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da sace mutane 60 a ƙauyen Rini dake ƙaramar hukumar Bakura ta jihar Zamfara a daren Jumma’a. Mai magana...
Gwamnatin tarayya ta cimma matsaya da ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa NARD, kan batun janye yajin aikin da suka tsunduma makwanni biyu da suka...