

Atoni janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami, ya ce, gwamnatin tarayya ta kammala shirye-shirye don gurfanar da wasu fitattun al’ummar kasar nan gaban kotu...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 2 wadanda ake zargi suna da hannu wajen kashe wani dalibin jami’ar kimiyya da fasaha...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanya ranar 19 ga watan Yuni mai kamawa domin gudanar da zaben cike gurbi nan a mazabar...
Kotun Kolin kasar nan karkashin Justice Adamu Jauro, ta jaddada hukuncin da Kotun daukaka kara ta zartar na soke rajistar jam’iyyun siyasa 74 a Najeriya. ...
Mafi-akasarin limaman masallatan sun mayar da hankali ne kan batun zakkar fidda kai, wadda ake fitarwa a cikin kwanakin karshe na watan Ramadan. A hudubarsa,...
Gwamnatin Jihar Niger ta haramta gudanar da hawan salla a Jihar sakamakon yadda wasu bata-gari ke fakewa da hawan suna aikata miyagun laifuka. Sakataren gwamnatin...
Sana’ar dinki na daya daga cikin sana’o’i da matasa ke yi a fadin duniya, wadda a wannan lokaci na watan Ramadan aka fi yin ta fiya...
Kwalliya na daya daga cikin muhimman abubuwan da jama’a ke tunkara gadan-gadan da zarar an kammala azumin watan Ramadan domin bikin sallar idi. Kwalliyar ta...
Majalisar wakilan kasar nan ta ce matukar shugaban kamfanin man fetur na kasa NNPC Mele Kyari ya ci gaba da kin martaba gayyatar da ta masa,...
. Tsohuwar ministar harkokin mata ta Najeriya, Hajiya Aisha Jumamai Alhassan (Mama Taraba) ta rasu bayan fama da jinya. Rahotanni sun ce Aisha Jummai Alhassan ta...