

Ministan gida na Mumbai wato Anil Deshmukh ya sanar da cewa daga rana irin ta yau sun haramtawa jaruma Kangana Ranaut shiga kowane bangare na Mumbai....
Wani mummunan hatsarin mota ya yi sanadiyyar mutuwar mutane hudu ‘yan gida daya a kan hanyarsu daga nan Kano zuwa karamar hukumar Malam Madori a Jihar...
Gwamnatin tarayya ta raba tallafin kayan abinci ga gidaje dubu ashirin da da shida da sittin da bakwai a Jihar Borno, sakamakon iftila’in hare-haren kungiyar Boko...
Hukumar kula da masu kaura ta duniya IOM ta ce kafofin sada zumunta na zamani ne ke ingiza matasan kasar nan wajen ganin sun tsallaka kasashen...
‘Yan uwa masu daraja, hakika babu wata babbar ni’ima da Allah ya yiwa wannan al’ummah bayan ni’imar aiko da Annabi Muhammad (SAW) kamar ba mu Alqur’ani...
An sace kofin Afrika da kasar Masar ta dauka sau uku a jere a Shalkwatar hukumar da ke Alkahira babban birnin kasar ta Masar. Hukumar kwallon...
Ɗan wasan ƙungiyar ƙwallon kafa ta Barcelona Lionel Messi ya ce, zai ci gaba da zama a ƙungiyar, sabo da babu ƙungiyar da za ta iya...
Tsohon shugaban majalisar wakilan kasar nan Rt Hon Ghali Umar Na Abba ya musanta zargin da ake masa na marawa wani yanki baya na fito da...
Dan kasuwar nan da ke nan Kano, Alhaji Mudassir Idris Abubakar da aka fi sani da Mudassir and Brothers, ya bayyana fargabar cewa idan har aka...
Alqur’ani mai girma, maganar Allah ne, sannan kuma littafin sa ne mai girma, shi ba kamar sauran gamagarin maganganu bane, domin saukakke ne daga mai hikima...