Kotun tarayya da ke zamanta a Kano karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta yanke wa Yar tiktok din nan Murja Ibrahim Kunya hukuncin daurin wata...
Mai alfarma Sarkin Musulmin Najeriya Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya ayyana yau Laraba, 28 ga watan Mayu da muke ciki a matsayin ranar daya ga...
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitin da zai shirya babban taron ta na kasa karkashin gwamman jihar Adamawa Amadu Fintiri. PDP ta ce majalisar zartarwar ta...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya aike wa Majalisar dattawa bukatar neman izinin karɓo bashin kudi kimanin Dalar Amurka biliyan 21 da miliyan 5 daga ƙasashen...
Wani maniyyacin daga cikin alhazan jihar Abiya ya rasu a birnin Makka. Marigayin mai suna Alhaji Sale, wanda shi ne shugaban kasuwar shanu ta Lokpanta da...
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa ba zai taɓa bari ‘yan ta’adda da masu tayar da ƙayar baya su mamaye kowace ƙaramar...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta ce ayyana ƴan takara da jam’iyyu ke yi tun a tsakiyar wa’adin mulki ya saɓa da dokokin...
Sojojin a birnin tarayya Abuja sun tabbatar da rahoton samun fashewar wani abu a kusa da barikin soji a birnin na Abuja. Lamarin ya faru...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da kashe fiye da naira miliyan dari da hamsin da daya domin sake gina Masallacin da wani matashi ya kona tare...
Wani rikici ya barke a karamar hukumar Rano ta jihar Kano a yau Litinin biyo bayan mutuwar wani matashi mai suna Abdullahi Musa inda rahotonni suka...