

A ya yin zaman majalisar zartar ta jiha ta amince da kafa kwamitin kwararru da zai duba rashin da’a da kuma kwarewa da wasu kafafan yada...
Gwmanatin Kano zata sake gina hukumar jin dadin alhazai ta jiha don yin kafada-da-kafada da na zamani wajen gudanar da ayyukan Hajji da na Umar. Matakin...
Gwamnan Kano Dr, Abdullahi Umar Ganduje ya nada sababin masu taimaka masa na mussaman guda biyu kan sha’anin tafiyar da harkokin gwamnati. Daga cikin wadanda gwamnan...
Bayan kammala zaben shekarar 2019 ne wasu gwamnonin kasar nan zasu kammala wa’adin su akan karagar mulki kamar yadda tsarin mulkin Najeriya ya tanadar musu. Daga...
Hukumar shirya jarrabwar manyan makarantu ta JAMB ta dakatar da yin amfani da lambar nan ta shedar zama dan kasa domin rubuta jarrabawar shiga manyan makarantu...
Kungiyar da ke rajin bunkasa harkokin ilimi da kawo daidaito tsakanin al’umma, SEDSAC ta yaba da matakin da hukumar kiyaye abkuwar hadurra ta kasa FRSC, ta...
Shugaban Kungiyar sintiri ta Bijilanti na Jihar Kano Muhammad Kabir Alhaji ya bukaci hamshakin dan kasuwa Alhaji Aliko Dangote daya kawo musu tallafin kayan aiki kamar...
Daga Abdullahi Isah. Ko da ya ke idan aka bi tsarin da kasar nan ke bi ta karba-karba bako shakka yankin Arewa ba zai yi mafarkin...
Ku saurari shirin Ko Wane Gauta na ranar Alhamis tare da Adam Sulaiman Download Now A yi sauraro lafiya
Ku saurari shirin Inda Ranka na ranar Alhamis 09 01 2020 tare da Nasiru Salisu Zango Download Now A yi sauraro lafiya