

A safiyar yau ne wasu matasa suka gudanar da zanga-zanga akan titi Minna –Suleja a jihar Nija dangane da yanayin titinunasu suka shiga Matasan sun kalubalence...
Bayan shafe shekaru na halin ko in kula da kamfanin samar da wutar lantarki ta kasa ,wanda ta gada daga tsohowar kamfanin wutar lantarki NEPA na...
Tun lokacin da bayanai suka fita a kafafan sadarwa da kafofin yada labaran kasar nan na yanar gizo na sace yaran jahar Kano, kungiyoyin addini suka...
Rahotonni daga gidan adana namun daji na nan Kano na cewa zakin nan da ya kubuce a jiya ya kara guduwa daga cikin kejin jiminar da...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano tace tuni kwararrun jami’an ta sun shirya tsaf don cigaba da aikin ceto rayuwar Zakin nan da ya kubuce a...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bada umarnin a harbe Zakin nan da ya kubuce daga gidan adana namun daji na nan Kano matukar...
Har izuwa yanzu jami’an tsaro daban-daban da ma’aikatan gidan adana namun daji dake nan Kano, suna cigaba da kokarin ganin sun cafke Zakin da ya kwace...
Hukumar kula da shige da fice ta kasa wato Kwastam mai kula da Kano da Jigawa ta cafke wata motar dakon mai wadda ke kunshe da...
Makarantar ‘yan mari ta Sheikh Manzo Arzai dake nan Kano, ta sallami daukacin ‘yan marin dake tsare a makarantar a jiya jumu’a. Wasu ‘yan marin da...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sauyawa baki dayan jami’anta dake aikin yaki da miyagun kwayoyi na hadin gwiwa da sauran jami’an tsaro wurin aiki....